
Tauraron mawakin Hausa, Dauda Kahutu Rarara ya kai mahaifiyarsa sabon katafaren masallacin da ya gina a mahaifarsa dake Kahutu Jihar Katsina.
A yau Juma’a ne dai Rarara zai bude wannan masallaci.

Tauraron mawakin Hausa, Dauda Kahutu Rarara ya kai mahaifiyarsa sabon katafaren masallacin da ya gina a mahaifarsa dake Kahutu Jihar Katsina.
A yau Juma’a ne dai Rarara zai bude wannan masallaci.