Monday, April 6
Shadow

Ba gayyar sodi tasa na aika sojoji kasar Benin Republic ba, rokona suka yi>>Fadar Shugaba Tinubu

Fadar Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta bayyana cewa, ba haka kawai gayyar sodi tasa shugaban kasar ya aika da sojoji kasar Benin Republic ba.

Yace kasar ta Benin Republic ce ta bukaci hakan.

Ya bayyana hakane ta bakin me magana da yawunsa, Bayo Onanuga.

Hakan na zuwane jim kadan bayan da shugaban ya aikawa majalisar Dattijai bukatar aikawa da sojoji kasar Benin Republic inda kuma suka amince.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Shahararren dan Damben Najeriya, Anthony Joshua ya tsallake rijiya da baya bayan da wani Hatsari ya rutsa dashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *