Wednesday, December 24
Shadow

A karshe dai: Kotu ta bayar da Belin Tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami

Babbar Kotun tarayya dake Abuja ta bayar da belin tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami.

Kotun ta bayar da belinsa bayan da a baya ta ki amincewa.

Sannan an daga ci gaba da sauraren shari’arsa sai nan da 5 ga watan Janairu.

Karanta Wannan  Bidiyo: Kaso 80 na matsalar Najeriya Gwamnoni ne saidai su yi ta rawar Omologo basa gayawa shugaba Tinubu gaskiya>>Inji Farfesa Usman Yusuf

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *