Monday, April 27
Shadow

A karshe dai: Kotu ta bayar da Belin Tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami

Babbar Kotun tarayya dake Abuja ta bayar da belin tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami.

Kotun ta bayar da belinsa bayan da a baya ta ki amincewa.

Sannan an daga ci gaba da sauraren shari’arsa sai nan da 5 ga watan Janairu.

Karanta Wannan  Usman da Umar (AS) zasu iya canja hukuncin da Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yayi kuma hakan yayi daidai>>Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *