Wednesday, December 24
Shadow

Kalli Bidiyon: Ni iyamurace Musulma ina son in dawo Arewa da zama dan in rika Addini da kyau amma ina tsoron a rika ce min Arniya>>Inji Farida Nneoma

Wannan matashiyar inyamura Musulma me suna Farida Nneoma ta bayyana cewa, tana son dawowa Arewa da zama amma tana tsoron kada a rika kiranta da sunan Arniya.

Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok.

Da yawa sun rika mata fatan Alheri.

Danna nan dan kallon Bidiyon nata

Karanta Wannan  Babu Inda Na Ce Sai Mun Bada Cin Hancin Milyan Uku Kafin A Ba Mu Damar Gabatar Da Kudiri A Majalisar Tarayya, Cewar Hon Usman Ibrahim Auyo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *