
Matashi me sunan Sarkin Yakin Sunnah yace yana tare da duk abinda A’isha Buhari ta fada akan Marigayi, Muhammadu Buhari inda yace tafi kowa kusa dashi.
Yace masu zaginta duk tafi su son Buhari kuma gaskiya ta fada a Littafin.
Yace shin so suke ta yi masa karyane?