Friday, June 26
Shadow

Mun Gode America, Muma yanzu zamu samu sauki daga Tshàgyèràn Dhàjì>>Inji Sojan Najeriya

Sojan Najeriya ya godewa Kasar Amurka kan harin data kawo Najeriya.

Yace suma yanzu zasu samu saukin yaki da suke da Tshàgyèràn Dhàjì.

A daren jiya ne dai kasar Amurka tace ta kai Khàrì kan tshageran Dhajin a jihar Sokoto.

Karanta Wannan  A yayin da yake sukar Gwamnatin Muslim Muslim, an gano cewa Rev. Ezekiel Dachomo na daga cikin wadanda matar shugaban kasa, Remi Tinubu ta rabawa kudade a jihar Filato

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *