Saturday, June 27
Shadow

Mutane dubu hamsin ne ke zaune a gidaje Yarin Najeriya suna jiran a yanke musu hukunci

Hukumar kula da gidaje Yarin Najeriya, NCS ta bayyana cewa mutanen dake zaune suna jiran a yanke musu hukunci a gidajen yari sun kai dubu hamsin.

Sannan wadanda aka yankewa hukunci basu wuce dubu 25,000.

Hakan na zuwane yayin da ake fama da rahotannin cinkoso a gidajen yarin Najeriya.

Karanta Wannan  Kuma Dai: Jirgin saman yakin sojojin Najariya ya kara Kkàshè farar hula 6 a katsina bisa kuskure

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *