Thursday, May 14
Shadow

Sai da na gargadi Anthony Joshua ya dana shigewa ‘yan Siyasar Najeriya, gashinan yanzu yaje yayi Hadari>>Inji Omoyele Sowore

Omoyele Sowore, dan Fafutuka kuma mamallakin Jaridar Sahara Reporters ya bayyana cewa, a baya yasha gargadin dan Damben Najeriya, Anthony Joshua kan ya daina shigewa ‘yan siyasar Najeriya amma yaki.

Yace gashinan yanzu ta fito fili, yayi hadari babu wani taimakon gaggawa na musamman da ya samu.

Sowore yace shuwagabannin Najeriya cin hanci da rashawa ya musu yawa sannan kuma azzalumaine.

A karshe yace yana taya AJ fatan Allah bashi Lafiya.

Karanta Wannan  Duk da Gwamnati na karyatawa, Amma ta tabbata cewa, an fitar da Ministan Kudi, Wale Edun da ya kwanta rashin lafiya zuwa kasar waje

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *