Friday, January 2
Shadow

Kalli Bidiyon: Abinda dan shugaban kasa, Seyi Tinubu yayi a Morocco da ya jawo cece-kuce

A kasar Morocco inda ake buga gasar AFCON, An ga fastar siyasa ta dan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu watau, Seyi Tinubu.

Dan Fafutuka, VDM ne ya ga fastar inda lamarin ya dauki hankula sosai bayan da aka ga wani Bidiyon yana cewa lallai dan shugaban kasar idonsa a rufe yake kan neman mukamin siyasa.

Da yawa dai suj ce hakan bai dace ba dan ba wajan siyasa bane.

Akwai dai rahotannin dake cewa, dan shugaban kasar na neman takarar gwamnan jihar Legas.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Gwamnan Rivers da Tinubu ya dakatar, Fubara ya dawo Najeriya bayan kwashe makonni 2 yana hutu a kasashen waje

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *