Saturday, September 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Abinda dan shugaban kasa, Seyi Tinubu yayi a Morocco da ya jawo cece-kuce

A kasar Morocco inda ake buga gasar AFCON, An ga fastar siyasa ta dan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu watau, Seyi Tinubu.

Dan Fafutuka, VDM ne ya ga fastar inda lamarin ya dauki hankula sosai bayan da aka ga wani Bidiyon yana cewa lallai dan shugaban kasar idonsa a rufe yake kan neman mukamin siyasa.

Da yawa dai suj ce hakan bai dace ba dan ba wajan siyasa bane.

Akwai dai rahotannin dake cewa, dan shugaban kasar na neman takarar gwamnan jihar Legas.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Kwarkwatar da aka gani a jikin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) Ba ta datti bace, Albarka da Rahamar Manzon Allah taje zamu, amma Jahilan 'yan Darika basu Fahimta ba>>Inji Malam Ibrahim Matayassara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *