Thursday, September 10
Shadow

An Salami Anthony Joshua daga Asibiti bayan Khàdàrìn da ya rutsa dashi

Rahotanni daga jihar Ogun sun tabbatar da cewa, an Sallami Shahararren dan Damben Najeriya, Anthony Joshua daga Asibiti bayan Khàdàrìn motar da ya rutsa dashi wanda har ta kai ga abokansa 2 suka rasa rayukansu.

Gwamnatin jihar Ogun ce ta tabbatar da cewa an Salami Anthony Joshua daga Asibitin.

Ta sanar da cewa, an sallameshi daga Asibitinne ranar Laraba da yamma.

Karanta Wannan  Da Duminsa: EFCC ta saki Malam Nasiru Ahmad El-Rufai saidai wata Hukumar ta sake kamashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *