Monday, May 11
Shadow

Da Duminsa: A karin Farko, Hukumar Sojojin Najeriya ta yi martani kan kalaman Sheikh Gumi

Hukumar sojojin Najeriya ta yi martani kan kalaman Sheikh Gumi game da hare-haren da kasar Amurka ta kawo Najeriya.

Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya yi Allah wadai da harin da kasar Amurka ta kawo Najeriya inda yace hakan rainine.

A yayin da yake magana da manema labarai, me magana da yawun hukumar sojojin Najeriya ya amsa wata tambaya da aka masa cewa mw zasu ce kan Allah wadai da Gumi yayi da kawo harin da Amurka ta yi Najeriya?

Yace suna sane da abinda Gumi ke cewa, amma ba hakkinsu bane su dauki mataki akansa.

Yace akwai hukumomin da ke da wannan Alhakin kuma yasan cewa, zasu dauki matakin da ya dace.

Karanta Wannan  Duk rintsi muna tare da Kashim Shettima>>Rahama Sadau bayan dambarwar data faru inda Ganduje ya kira sunan shugaba Tinubu ba tare da kiran sunan Kashim Shettima ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *