Thursday, April 16
Shadow

An Salami Anthony Joshua daga Asibiti bayan Khàdàrìn da ya rutsa dashi

Rahotanni daga jihar Ogun sun tabbatar da cewa, an Sallami Shahararren dan Damben Najeriya, Anthony Joshua daga Asibiti bayan Khàdàrìn motar da ya rutsa dashi wanda har ta kai ga abokansa 2 suka rasa rayukansu.

Gwamnatin jihar Ogun ce ta tabbatar da cewa an Salami Anthony Joshua daga Asibitin.

Ta sanar da cewa, an sallameshi daga Asibitinne ranar Laraba da yamma.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Hukumar sojojin Najeriya sun bayyana cewa sojojin Amurka sun shigo yankin Arewa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *