Thursday, March 5
Shadow

Da Duminsa: Rahotanni sun ce wasu da ba’a san ko su wanene ba sun Afkawa Sheikh Salihu Zaria biyo bayan maganar da yayi kan cewa ba za’a biya kudin Haraji ba

Rahotanni sun bayyana cewa, wasu da ba’a san ko su wanene ba sun Afkawa Malam Sheikh Salihu Zaria biyo bayan cewa da yayi ba za’a biya kudin Haraji ba.

Sheikh Salihu Zaria dai yace duk wanda ya zo karbar Haraji a wajan Talakawa zai dandana kudarsa.

A cewa wanda ya kawo Rahotanni yace an kaiwa malam farmakinne dalilin wannan wa’azi da yayi.

https://www.tiktok.com/@ib_danfilm01/video/7590153453876301086?_t=ZS-92honfTPePw&_r=1
Karanta Wannan  A yayin da 'yan Najeriya ke fama da matsin rayuwa, Gwamnatin tarayya ta kashe Naira Biliyan 5 wajan gyaran gidan mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *