Friday, January 2
Shadow

Da Duminsa: Rahotanni sun ce wasu da ba’a san ko su wanene ba sun Afkawa Sheikh Salihu Zaria biyo bayan maganar da yayi kan cewa ba za’a biya kudin Haraji ba

Rahotanni sun bayyana cewa, wasu da ba’a san ko su wanene ba sun Afkawa Malam Sheikh Salihu Zaria biyo bayan cewa da yayi ba za’a biya kudin Haraji ba.

Sheikh Salihu Zaria dai yace duk wanda ya zo karbar Haraji a wajan Talakawa zai dandana kudarsa.

A cewa wanda ya kawo Rahotanni yace an kaiwa malam farmakinne dalilin wannan wa’azi da yayi.

@ib_danfilm01

Innalillahi 😭😭😭🙏ankaiwa malam alkali zaria hari a yammacin jiya🙏😭😭😭atayamu da share 🙏@IB_Dan film @iɑʍ_βακαno🤴#ibdanfilm

♬ original sound – IB_Dan_film
Karanta Wannan  Wata Sabuwa:Kungiyar dalibai ta kasa, NANS ta nisanta kanta da Comrade Atiku Isa wanda ake zargin dan shugaban kasa, Seyi da wasu manya a kasar nan sun ci zarafinsa tsce ita ba shugabanta bane

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *