Friday, January 9
Shadow

Allah Sarki: Duk da Kotu ta bayar da belinsa, ji dalilin da yasa tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami ya zabi ya ci gaba da zama a gidan yari

Rahotanni sun ce tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami na jan kafa wannan kokarin samun beli ya fito daga gidaj yarin kuje.

Kotun tarayya dakw Abuja ta bayar da belinsa dana matarsa.

Saidai Rahotanni sun ce jami’an DSS kusan 50 sun je gidan yarin suna jiran a bayar da belin sa su sake kamashi.

Dalili kenan ma da yasa Abubakar Malami ke jan kafa wajan cika shariddan Belin dan a sakeshi

Rahotanni dai sun ce dan Abubakar Malami wanda ake tsare dasu tare na can a Asibitin gidan yarin bayan da rashin lafiya ta sameshi tun ranar farko da aka kaisu gidan yarin

Karanta Wannan  Bayan Fadi Tashi Na Tsawon Shekara Guda Yana Neman Aikin Gwamnati Ya Ki Samuwa, Daga Karshe Dai Matashin Ya Tattara Kwalin Karatuna A Gefe Ya Kama Kasuwa Afujajan, Inda Yake Siyar Da Katako Da Kusa A Yankin Gabasawa Dake Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *