Tuesday, February 24
Shadow

Dan kasar Dr. Congo, Lumumba VEA wanda ya ruka tsayawa kyam har sai an gama wasa an masa tayin dala $2000 duk wasa ya zama jakadan AFCON amma yaki ya ya koma goda da tawagar kasarsa

Dan kasar Dr. Congo, Lumumba VEA wanda ya rika tsayawa kyam kamar Gunki a duk sanda ake wasa da kasarsa an masa tayin ya tsaya a kasar Morocco ya zama jakadan AFCON amma yaki.

An masa tayin za’a rika bashi dala $2000 duk wasa amma yaki amincewa ya koma gida da tawagarsa ta kasar Dr. Congo din bayan an ciresu daga gasar AFCON.

Karanta Wannan  Me Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar II ya nemi Gwamnati ta yi dokar sanya ido a kafafen sadarwa saboda chin Mutuncin da ake yiwa manyan mutane yayi yawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *