Thursday, September 17
Shadow

Shugaban karamar hukuma a jihar Jigawa ya bayyana cewa a yanzu suna samun kudin su kai tsaye daga gwamnatin tarayya

Wani shugaban karamar hukuma a jihar Jigawa ya bayyana cewa, a yanzu suna samun kudin shigarsu kai tsaye daga gwamnatin tarayya.

Ya bayyana hakane bayan gargadin da shugaba Tinubu yawa gwamnoni cewa a daina yin katsalandan a kudaden kananan hukumomi a rika basu kudadensu kai tsaye.

Wannan na tabbatar da cewa, an ji gargadin na shugaba Tinubu.

Karanta Wannan  Bayan da mahaifin Bilyaminu ya fito ya ce ya yafewa Maryam Sanda kuma shine ma yayi kokarin ganin Shugaba Tinubu ya yafe mata, Wani dan Uwan Biliyaminun ya fito yace bayan rasuwar Biliyaminu, Mahaifin ya hanasu sakat akan Gado, Aka bashi Miliyan 5 amma yace bai yadda ba, ya je kotu saida aka bashi Miliyan 10 daga cikin kudin gadon

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *