
Tauraron mawaki, Soja Boya ya fito ya bayar da hakuri kan kalaman da yayi akan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam).
Kalaman nasa a wani Bidiyon live da yayi an jishi yana magana ta rashin girmamawa ga Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) hakan yasa akai ta sukarsa da Allah wadai dashi.
Saidai a sabon Bidiyon da yayi yace bai yi niyyar yin batanci ga Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ba kuma shima Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yake bi.