Saturday, June 27
Shadow

Kalli Bidiyon abinda akawa ‘yan wasan kasar Senegal a Morocco da ya jawo cece-kuce sosai

An ga ‘yan wasan Senegal sun isa garin Rabat inda a canne zasu buga wasansu da kasar Morocco ranar Lahadi wanda shine na karshe na daukar kofin AFCON.

Saidai zuwansu garin ba tare da jami’an tsaro ba ya jawo cece-kuce.

An dai gansu suna Turmutsutsu a cikin jama’a.

https://twitter.com/i/status/2012317459643052271
Karanta Wannan  Wata Sabuwa: APC zata dauki nauyin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC da yace bai yadda da shigar su Atiki jam'iyyar ba ya kai su kara kotu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *