
Daya daga cikin na hannun damar Kwankwaso ya bayyana cewa, bayan da aka shekara 2 a Gwamnatin Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Kwankwaso ya zaunar dashi ya tambayeshi me ya saka masa dashi bayan kudin da ya kashe na tabbatar da Abban ya zama gwamna?
Yace Kwankwaso yace ko ihu mutum yawa Gwamnan, yana tsammanin ya saka masa ballantana wanda ya saka kudinsa ya taimakeshi ya zama gwamna.