
A yaune, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya je babban masallacin Juma’a na Abuja dan halartar daurin auren ‘ya’yan karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle.
Saidai wasu ‘yan Najeriya sun nuna fushinsu akansa inda suka rika cewa bama yi yayin da suke fitowa daga cikin masallacin.