Saturday, February 14
Shadow

Da Duminsa: ElRufai ya bayyana sunan wanda yasa DSS su kamashi

Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana sunan malam Nuhu Ribadu me baiwa shugaban kasa shawara akan harkar tsaro da cewa shine yasa a kamashi.

Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan Talabijin na Arise TV inda yace kamar yanda gwamnati take sauraren kiraye-kirayen wayoyin mutane suma ‘yan Adawa suna da hanyar sauraren kiraye-kirayen wayoyin Gwamnatin.

ElRufai dai a baya yace Nuhu Ribadu mutuminsa ne amma daga baya ya canja.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Aliko Dangote ya sauka daga shugabancin kamfaninshi na Simintin Dangote dan mayar da hankali kan Matatar mansa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *