Saturday, February 14
Shadow

Kalli Bidiyon: Duk da Hajiya Naja’atu ta cewa, Sheikh Pantami Maqaryaci amma Wallahi tafi malamai da yawa daraja a Idon Pantami>>Inji Dr. Hussain

Dr. Hussain Kano, dake fadakarwa a kafafen sada zumunta ya bayyana cewa, duk da zagin da Naja’atu tawa farfesa Isa Ali Pantami inda ta kirashi da maqaryaci, tafi malamai da yawa daraja a idonsa.

Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa inda yake cewa da yanzu Naja’atu zata dawo tafiyar Pantami da gudu zai karbeta

Karanta Wannan  Wahalhalun 'yan Najeriya ba za su tashi a banza ba - Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *