
Dr. Hussain Kano, dake fadakarwa a kafafen sada zumunta ya bayyana cewa, duk da zagin da Naja’atu tawa farfesa Isa Ali Pantami inda ta kirashi da maqaryaci, tafi malamai da yawa daraja a idonsa.
Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa inda yake cewa da yanzu Naja’atu zata dawo tafiyar Pantami da gudu zai karbeta