
Wannan wata malamace me suna Malama jamila Abubakar da ta zargi Malam Aminu Ibrahim Daurawa da Qarya a cikin watan Azumin Ramadana.
Ta bayyana hakane a wani karatu da ta yi inda ta zargi malam da bayar da wani labarin muqabala da aka yi tsakanin dan Qalaqato da dan Dariqa na Qarya a cewarta.