Thursday, February 19
Shadow

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Kalli Bidiyon yanda Hafsat Baby ta furta kalmar “Fita daga Musulunci ” wajan cacar bakin da suke ita da Sadiya Haruna

Tauraruwar Tiktok, Hafsat Baby Ta Furta Kalmar Batanci ga Allah wadda malamai suka bayyana cewa tana kafurta duk wanda yayi.

Hafsat ta Furta wannan mummunar kalmane a yayin da take Zhaghin Sadiya Haruna.

Da yawa dai na ta mata raddi da gaya mata cewa ta fita daga Musulunci bata sani ba.

@king_malia1

Allah Yashirya@HYD @hafsat.awareness.hub @๐ŸŽ€Hafsat_fashion_luxe๐ŸŽ€ @๐†๐ž๐ซ๐š๐ฐ๐š ๐’๐ญ๐ฎ๐๐ข๐จ๐ŸŽ™๏ธ #nigerian #nigeriantiktok #africa

โ™ฌ original sound – ๐Š๐ข๐ง๐ ๐Ÿ‘‘๐Œ๐š๐ฅ๐ข๐š๐Ÿ’ธ
Karanta Wannan  Kalli Bidiyon:Matar Aure me ciki ta dauki hankula bayan data ce mijinta ya je ya roko mata shinkafar da aka dafa a makwabta tana son ci amma yaki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *