Monday, April 27
Shadow

An ce a sha ruwane idan dare ya shiga ba idan rana ta fadi ba>>Inji Sheikh Zakzaky

Malam Sheikh Zakzaky ya bayyana cewa idan an kai Azumi, an ce a sha ruwane idan dare ya shiga ba wai idan rana ta fadi ba.

Malam ya bayyana hakane a wani karatunsa inda yace ba wai da mutum ya daina ganin rana ake shan ruwa ba, sai duhub dare ya shiga.

@auntyshanmix80

A daure a saurara zamu amfana masu karya azumi saboda rashin sani #nigeriainamafita #ramadan2025

♬ original sound – TIKTOK-TEAM BACK-UP 1
Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Sai yanzu na yadda da masu cewa Sheikh Nura Khalid yana zuwar Wiywiy, inaga kamin yace Sufayene suke fi son Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya dan kurbi Shayin Wiywiy din da ya saba sha>>Inji Malam

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *