
Wannan Bidiyon ya dauki hankula inda aka ga Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf a wajan taro yana cewa, Najeriya, maimakon a ce sai Tinubu, sai aka ce masa sai Kwankwaso.
Lamarin dai ya dauki hankula sosai inda akai ta sharhi kala-kala.

Wannan Bidiyon ya dauki hankula inda aka ga Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf a wajan taro yana cewa, Najeriya, maimakon a ce sai Tinubu, sai aka ce masa sai Kwankwaso.
Lamarin dai ya dauki hankula sosai inda akai ta sharhi kala-kala.