Wednesday, March 4
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda Gwamna Abba Kabir Yusuf yace Najeriya, aka ce masa sai Kwankwaso

Wannan Bidiyon ya dauki hankula inda aka ga Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf a wajan taro yana cewa, Najeriya, maimakon a ce sai Tinubu, sai aka ce masa sai Kwankwaso.

Lamarin dai ya dauki hankula sosai inda akai ta sharhi kala-kala.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Sabon Dinkin 'yar Guda ya dauki hankula inda wasu ke cewa hada ciko aka mata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *