Saturday, June 27
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda Gwamna Abba Kabir Yusuf yace Najeriya, aka ce masa sai Kwankwaso

Wannan Bidiyon ya dauki hankula inda aka ga Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf a wajan taro yana cewa, Najeriya, maimakon a ce sai Tinubu, sai aka ce masa sai Kwankwaso.

Lamarin dai ya dauki hankula sosai inda akai ta sharhi kala-kala.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Abin takaici ne yanda aka baiwa 'yan mata 'yan kwallon Najeriya kyautar Naira Miliyan 160, kudin da har soja ya gama aikinsa in za'a hada duka abinda zai samu ba zai kai hakan ba>>Soja ya koka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *