
An ga Sunday Igboho, dan fafutukar kafa kasar Yarbawa ta Oduduwa da yayi kaurin suna a shekarun baya yanawa jam’iyyar APC yakin neman zabe.
A lokacin Mulkin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Sunday Igboho tserewa yayi daga Najeriya saboda ana shirin kamashi da ake
Amma yanzu ya dawo ya shiga cikin ‘yan siyasa na APC.
Musamman Inyamurai na ta suka suna cewa me zai sa a bar Sunday Igboho na yawo yayin da aka tsare Nnamdi Kanu.