
Wannan wani bawan Allah ne da ya dauki Mahaifiyarsa a gadon bayansa yake dawafi da ita a dakin Ka’aba.
Da yawa sun sanya masa Albarka inda wasu kuma suka rika zubar da hawaye.

Wannan wani bawan Allah ne da ya dauki Mahaifiyarsa a gadon bayansa yake dawafi da ita a dakin Ka’aba.
Da yawa sun sanya masa Albarka inda wasu kuma suka rika zubar da hawaye.