
Wannan mutanen mazabar Albasu ne a jihar Kano inda suka mayarwa da sanata Kawu Sumaila da shinkafar da ya basu.
Sun ce suna da akwati 19 amma sanatan ya aika musu Buhunan shinkafa 5 dan haka basu so.
Sun dauki Bidiyon inda suka aika masa da sakon cewa shinkafar na hannin dan sakon da ya aika musu.