
Sanata Ali Ndume daga jihar Borno yace da majalisa da rashinta duk dayane a yanzu.
Yace dalili kuwa, shine basa yin aikin da ya kamata su yi.
Sanata Ndume yace laifin ba nasu bane su kadai amma suma dai a yanzu basu da wani amfani kuma yana fadin hakanne duk da yasan cewa yana cikin majalisar.