
Da alama, Tunanin ‘yan Najeriya ya fara canjawa.
Dan kuwa a yanzu ana ta samun rahotanni dake cewa, ‘yan Najeriyar da yawa na kin karbar tallafin shinkafar da ake basu.
Wannan ma wanine da dan siyasa ya bashi tallafin shinkafa amma yace baya so.

Da alama, Tunanin ‘yan Najeriya ya fara canjawa.
Dan kuwa a yanzu ana ta samun rahotanni dake cewa, ‘yan Najeriyar da yawa na kin karbar tallafin shinkafar da ake basu.
Wannan ma wanine da dan siyasa ya bashi tallafin shinkafa amma yace baya so.