
Mawakin kudu, Portable ya bayyana cewa, idan ‘yan Najeriya basu son yaqi ya barke a kasarnan to kawai su zabi shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.
Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta.
Yace APC ta bashi aiki kuma shima kwanannan zai raba shinkafa da sauran kayan abinci.