
Wannan wata matashiyace data ce shekarunta 26 a matsayin Musulma amma ta yi ridda ta koma Kirista.
Tace dalilinta shine ta gani a Qur’ani an yabi Annabi Isa(AS) fiye da kowane Annabi.

Wannan wata matashiyace data ce shekarunta 26 a matsayin Musulma amma ta yi ridda ta koma Kirista.
Tace dalilinta shine ta gani a Qur’ani an yabi Annabi Isa(AS) fiye da kowane Annabi.