
Wannan wata Tauraruwar fina-finan Hausa ce da ta fito ta bayyana cewa, Qari ya fito mata a hannu sannan take neman taimakon Ali Nuhu, Abba El-Mustapha da sauransu su taimaka mata a mata aiki.
An ga Bidiyon nata a kafafen sada zumunta inda ya dauki hankula da yawa sun tausaya mata.