
Kiristoci da yawa ne ke Allah wadai da kai Taliyar yakin neman zabe ta shugaba Tinubu coci inda aka rika rabawa mutanen cocin.
Da yawa sun bayyana cewa hakan bai dace ba.

Kiristoci da yawa ne ke Allah wadai da kai Taliyar yakin neman zabe ta shugaba Tinubu coci inda aka rika rabawa mutanen cocin.
Da yawa sun bayyana cewa hakan bai dace ba.