
Malamin Addinin Islama, Sheikh Sani Yahya Jingir ya bayyana amfanin gwamnatin Muslim Muslim.
Yace shine ya je ya hana Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu kaiwa Qasar Jihar Khary.
Ya bayyana cewa kuma shine ya baiwa Shugaba Tinubu baki ya kyale Dangote ya ci gaba da matatar mansa.
Yace kuma Tinubu ya gaya masa cewa yayi makarantar Allo.