
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayana cewa ‘yan Najeriya su kara dauriya saboda wahala bata dawwama Har Abada.
Ya bayyana hakane a sakon da ya fitar na bikin Easter ta bakin me magana da yawunsa, Mr Stanley Nkwocha.
Yace babu gasar ds akewa gyara cikin jin dadi dan haka kowa dole sai ya nuna sadaukarwa.