
Tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami ya kai ziyara jiharsa ta Kebbi a karin farko tun bayan da EFCC suka sakeshi.
Malami ya samu tarba me kyau inda dubban mutane suka fito suka tarbeshi.

Tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami ya kai ziyara jiharsa ta Kebbi a karin farko tun bayan da EFCC suka sakeshi.
Malami ya samu tarba me kyau inda dubban mutane suka fito suka tarbeshi.