
Wani fasto ya bayyana yanda a cewarsa yayi wata addu’a a yayin da bashi da ko sisi sai ga Naira 500,000 a asusun bankinsa.
Faston ya gayawa mabiyansa hakane a cocinsa inda yace idan mutum na da karfin Imani da karama, zai iya sarrafa Dukiyar Duniya.

Wani fasto ya bayyana yanda a cewarsa yayi wata addu’a a yayin da bashi da ko sisi sai ga Naira 500,000 a asusun bankinsa.
Faston ya gayawa mabiyansa hakane a cocinsa inda yace idan mutum na da karfin Imani da karama, zai iya sarrafa Dukiyar Duniya.