
Diyar me martaba sarkin Kano, Sabera Sanusi ta roki masu daukar lambar wayarta suna cewa suna sonta da soyayya ko abuta da cewa su daina.
Tace neman kudi da kasuwanci ta fito yi ba neman ‘yan uwa ko Abokai ko masoya ba.
Tace dan Allah duk wanda zai yi magana a wayarta ya zamana kasuwanci ne kawai ya kawoshi.