
Wata matashiya dake yin Tiktok wadda ke amfani da sunan matar oga ta bayyana cewa, tana son Update dinta itama ya fita.
Ta bayyana cewa, dan Namiji ya fitar da Update dinta ko a jikinta babu abinda zata ji.
Ta bayyana hakane a yayin da ake kan maganar fitar Bidiyon wata matashiya a Arewa inda ake ta Allah wadai kan lamarin.