
Wani matashi me suna Sayyadi Khalifa ya bayyana cewa, wallahi akwai Addu’ar da zai baiwa matashiyar da Update dinta ya fita watau Zulaihat wadda sai an daina watsa Bidiyon ta a kafafen sada zumunta kuma sai an daina maganar abin
Ya bayyana cewa, shine ya baiwa Sarkin Karyar Arewa lakanin da mutane suka daina watsa Bidiyonsa da abinda yayi.