
‘Yan Najeriya mazauna babban birnin tarayya, Abuja na kokawa bayan da Ambaliyar ruwa ta mamaye garin biyo bayan wani ruwan sama da aka yi wanda rahotanni ke cewq bai wuce na mintuna 5 ba.
Bidiyon ambaliyar ya karade kafafen sada zumunta inda mutane ke ta kokawa.