
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa idan babba bai kama girmansa ba, Karami ba zai ji kunyar shi ba.
Gwamnan ya bayyana hakane akan takaddamar dake tsakaninsa da Tsohon Maigidansa, Kwankwaso wanda tun bayan da ya bar Jam’iyyar NNPP zuwa APC dangantaka ta yi tsami tsakaninsu.
Abba ya bayyana mamakin yanda Kwankwaso dake da shekaru 69 yake ce masa yaro saboda yana da shekaru 63.