
Tauraruwar fina-finan Hausa, Fatima Hamza ta bayyana cewa,Tana zargin jikan Sheikh Dahiru Usman Bauchi da aikata mata ba daidai ba.
Tace kuma ta sanar da babban dan Marigayin wanda ya kira jikan mahaifin nasu ya ja masa kunne yace ya je ya bata hakuri amma yaki ji.
Tace to tunda bai ji magana mahaifinsa ba, ita zata tona masa asiri.