Saturday, June 27
Shadow

A binciken da Sanatoci suka yi, sun gano wata badakala a ma’aikatar raya yankin Naija Delta, NDDC, inda aka gano sun kama ofis me daki daya akan Naira Miliyan 150

Majalisar Dattijai ta binciki ma’aikatar raya yankin Naija Delta i da aka bukaci su yi bayanin yanda suka kashe Naira Biliyan 16 da aka basu.

Saidai sun kasa.

Daya daga cikin abinda aka gano sun yi shine kama ofis me daki daya akan Naira Miliyan 150.

A yanzu dai an basu sati daya su je su tattaro bayanai kan yanda suka kashe kudaden.

Karanta Wannan  Duk Arewa Babu Dan siyasar da ya kai Kwankwaso Butulci>>Inji Dan Balki Kwamanda

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *