
Wani matashi daga Arewa ya dauki hankula bayan da yace ba zai iya auren mace ba tare da ya santa a matsayin ‘ya mace ba.
Yace dalilinsa shine yana so yasan ko zata iya gamsar dashi ko kuwa a’a?
Yace dai abokinsa ne ke fadar haka amma shi yana ce masa hakan bai dace ba.
Saidai yace hujjojin da abokin nasa ke kawo masa sun sa ya fara fahimtarshi.
Irin wannan abu dai yawanci a kudancin Najeriya aka sanshi amma yanzu gashi ya shigo Arewa.