
Dan marigayi janar Rabe me suna Isiyaku ya bayyana cewa, ba gaskiya bane rahotanni da aka yada cewa wai mahaifinsu na da ciwon sugar.
Yace an ce dai maciji ne ya cijeshi.
Rahoton cewa Ciwon sugar da hawan jinine ya kasheshi ya fito ne daga Gwamnatin jihar Katsina.