
Wannan Bidiyon ya dauki hankula sosai a kafafen sada zumunta inda aka ga dan majalisa yaki barin wajan da akw jawabi mata suna kokarin cireshi da karfin tsiya.
Lamarin ya farune a majalisar kasar Senegal.
Rahotanni sunce dan majalisar yana daga jam’iyya marar rinjayene.